Rundunar ‘Yan Sanda ta bakin kakakin ta na jihar Anambra, Haruna Muhammad, ta bada sanarwar kame wasu da ake zargin barayin yara ne a Awkan dake jihar Anambra. Kakakin rundunar …
Labarai
-
APC ta kara yin nasara a kotun daukaka kara dake Kaduna, inda ta tabbatar wa dan majalisar tarayya na Takai da Sumaila, Hon Shamsuddeen Abdulrahman Dambazau kujerar sa bayan da …
-
An wayi gari da kara wa Daliban Jami’ar Maiduguri kudin Makaranta “da ya wuce hankali” – a cewar Daliban. DABO FM ta tattaro cewa a ranar Talata, hukumar gudanarwar jami’ar …
-
Labarai
Shugaba Buhari bai so bada umarnin rufe Iyakokin Najeriya ba – Ministar Kudi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar Ministar Kudade ta Najeriya, Zainab Ahmad, ta bayyana cewa; rufe iyakoki ta Najeriya tayi, ya jefa kasashen dake makwaftaka da ita cikin halin kunchi. DABO FM ta tattaro cewar; …
-
Labarai
Gwamnatin Najeriya zata fara cin tarar naira miliyan 5 ga masu yada labaran karya a yanar gizo
Ministan yada labarai na Najeriya Lai Mohammed, ya shaida cewar mahukuntan kasa sun amince da a sake duba wata tsohuwar doka, da ta bada izinin ci tarar naira miliyan biyar …
-
Daliban Jami’ar Ilorin ta jihar Kwara, sun hada Naira Dubu Dari Hudu da Casa’in da Biyar (495,000) don ai wa dalibi mai suna Abdulbasir Oladele aikin Tiyata a Idanunsa. Wannan …
-
-
Labarai
Satar yara a Kano: Fiya da yara 38 yan kasa da shekaru 3 aka sace a karamar hukumar Nassarawa
A wani bincike da Dabo FM tayi ta gano an sace yara 38 a cikin wata 8 kacal a karamar hukumar Nassarawa dake birnin Kano, bayaga alhinin da aka shiga …
-
Labarai
#JusticeForKano9: Ganduje ya yaba wa Jami’an tsaro, yayi kira ga Iyaye su kula sosai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya jinjina wa rundunar ‘yan sandan jihar Kano, bisa kokarinsu na ceto Yaran nan guda 8 da aka samo a jihar Anambra. Tin …
-
BincikeLabarai
Zamu nuna ba-sani ba-sabo akan Sarakuna da sauran masu hannu cikin kashe-kashe a Zamfara -Gwamna Matawalle
Gwamnatin Zamfara ta ce a shirye take ta aiwatar da shawarwarin kwamitin da ta kafa wanda ya gudanar da bincike game da matsalar ‘yan bindiga da satar mutane da suka …
-
A wani bangare na bukin yaye sabbin Kuratan Sojoji da Makarantar horas da kwaratan soji ta Kasa dake Zariya ke shirin gudanarwa a ranar Asabar 19 ga watan Oktoban nan, …
-
Aikin samar da tashar wutar lantarkin dai tin da fari gwamnatin da ta gabata ta Rabi’u Musa Kwankwaso ce ta fara aikin, gwamnatin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta kusa kammala …
-
BincikeLabarai
Sarakuna 5, Hakimai 33 da Sojoji 10 keda hannu dumu-dumu a kashe-kashen Zamfara -Kwamatin Bincike
Kwamatin binciken kan kashe kashen jihar Zamfara a ranar Juma’a, ya kammala bincike inda ya gano hannu wasu masu mulkin gargajiya a kashe-kashen da suka faru a jihar. Kwamitin ya …
-
Shugaba Muhammadu Buhari, ta yaba da kyautar samun shaidar wanzan da zaman lafiya ta Duniya da shugaban kasar Habasha ya samu. Shugaban kasar Habasha, Abiy Ahmad, ya karbi kyautar ne …
-
Labarai
An mayar dasu Kiristoci bayan yin garkuwa da su – Yara 9 ‘yan Kano da aka ceto a Onitsha
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana yacce tabi dindigi waje ceto Yara guda 9 yan jihar da akayi garkuwa dasu aka kaisu garin Onitsha na jihar Anambra domin yin …
-
Labarai
An samu danyen Fetur a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya – NNPC
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar NNPC ta ayyana samun danyen Man Fetur a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya. Manajan hukumar ta rikon kwarya, Samson Makoji, ne ya sanar da haka a cikin wata sanarwa …
-
Labarai
Buhari ya dakatar da dukkanin Jami’an Gwamnati daga fita kasashen Waje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnati Najeriya da shugaba Muhammadu Buhari yake jagoranta, ta dakatar da Jami’anta daga tafiya kasashen Waje. Sanarwar da mai dauke da sa hannun babban daraktan labarai na ofishin sakataren gwamati, …
-
Labarai
Sadiya Umar Faruq ta karyata shafin Twitter da yace babu batun Aurenta da Shugaba Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMinista Sadiya Umar Faruq, ta nesanta kanta da wani rubutu da wani shafin Twitter ya fitar mai dauke da sunanta inda inda ya bayyana cewa “Babu maganar aurenta da shugaba …
-
Labarai
Sadiya Umar Faruq ta karyata rubutun da wani shafin Twitter yayi akan batun babu aurenta da Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMinista Sadiya Umar Faruq, ta nesanta kanta da wani rubutu da wani shafin Twitter ya fitar mai dauke da sunanta inda inda ya bayyana cewa “Babu maganar aurenta da shugaba …
-
Labarai
Hawaye sun zubo daga Idon Sarki Sunusi yayin nuna alhinin mutuwar Jariri akan N1500
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA wani faifan bidiyo, mallakar gidan Talabijin na Channels TV, an hangi mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, yana zubar da hawaye. Hakan na zuwa ne bayan da yake …
